Da dumi-dumi: Buhari ya mikawa Tinubu lambar girma ta GCFR

Date:

Daga Rahama Umar Kwaru

 

Shugaban kasa Muhammadu Buhari mai barin gado, ya baiwa shugaban kasa mai jiran gado Asiwaju Bola Tinubu lambar girma ta kasa (GCFR).

 

Buhari ya karrama Tinubu ne a wajen taron da aka gudana a Abuja ranar Alhamis.

Da dumi-dumi: Ganduje ya mika muhimman bayanan gwamnatin Kano ga Abba Gida-gida

Wannan karramawar ta GCFR ta zo ne a wani bangare na Bikin mika mulki ga zababben shugaban kasa da mataimakinsa, Kashim Shettima.

Akwai masu shirin tayar da hatsaniya a lokacin rantsar da sabbin gwamnatoci a Najeria – DSS

Idan za’a iya tunawa cewa Buhari ya bayyana aniyarsa ta mika mulki nan da ‘yan kwanaki masu zuwa.

Shugaba Buhari sai zai mika mulki a ranar Litinin mai zuwa, 29 ga Mayu, ga zababben shugaban kasa, Bola Tinubu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...

Bai dace ɗalibai su rika murnar kammala karatu ta hanyoyin da ba su dace ba – Mal Ibrahim Khalil

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa ‎ ‎ ‎Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano...

Budaddiyar Wasika ga Gwamnan Kano kan wanda zai maye gurbin Muhuyi Magaji R/gado daga Kungiyar Lauyoyi yan Kano

Zuwa ga Mai Girma Alhaji Abba Kabir Yusuf Gwamnan Jihar Kano Gidan...