Da dumi-dumi: Buhari ya mikawa Tinubu lambar girma ta GCFR

Date:

Daga Rahama Umar Kwaru

 

Shugaban kasa Muhammadu Buhari mai barin gado, ya baiwa shugaban kasa mai jiran gado Asiwaju Bola Tinubu lambar girma ta kasa (GCFR).

 

Buhari ya karrama Tinubu ne a wajen taron da aka gudana a Abuja ranar Alhamis.

Da dumi-dumi: Ganduje ya mika muhimman bayanan gwamnatin Kano ga Abba Gida-gida

Wannan karramawar ta GCFR ta zo ne a wani bangare na Bikin mika mulki ga zababben shugaban kasa da mataimakinsa, Kashim Shettima.

Akwai masu shirin tayar da hatsaniya a lokacin rantsar da sabbin gwamnatoci a Najeria – DSS

Idan za’a iya tunawa cewa Buhari ya bayyana aniyarsa ta mika mulki nan da ‘yan kwanaki masu zuwa.

Shugaba Buhari sai zai mika mulki a ranar Litinin mai zuwa, 29 ga Mayu, ga zababben shugaban kasa, Bola Tinubu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Tinubu ya taya tsohon Gwamnan Kano, Shekarau murnar cika shekaru 70

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon Gwamnan...

Abdulmumin Kofa ya koma APC tare da bayyana goyon bayansa ga Tinubu

Abdulmumin Jibri Kofa, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar Kiru...

Labari mai dadi: Nahcon ta rage kudin kujerar hajjin 2026

Shugaban hukumar NAHCON Kula da aikin hajji ta Nigeria ...

Shugabannin Hukumomi a Kano Sun Yaba Da Ayyukan Abba, Sun Nemi Ya Nemi Wa’adi Na Biyu

Kungiyar shugabannin hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jihar Kano ta...