DA DUMI DUMI: Kotun Sauraren Kararrakin Zaɓe ta ɗage Shari’ar da ake Kalubalentar Tinubu Zuwa Alhamis

Date:

Daga Isa Ahmad Getso

 

Kotun sauraren kararrakin zaben shugaban kasa da ke zamanta a Abuja ta dage zaman sauraron karar da jam’iyyar APM ta shigar kan zababben shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zuwa ranar Alhamis.

 

Mai shari’a Haruna Tsammani ya umurci jam’iyyar da duk wadanda ake kara da su fito da manyan batutuwan da za a tattauna kafin a fara sauraron karar.

 

Ya kara da cewa za a tantance dukkan aikace-aikacen yayin zaman sauraren karar na gaba.

Majalisa ta 10: Yan Majalisun adawa sama da 183 sun fara yunkuri kafa Shugabancin majalisar

Jam’iyyar APM ta hannun lauyoyin ta O.A. Atoyebi (SAN) da S.A.T. Abubakar Esq, sun shaida wa kotun cewa ta amsa tambayoyin da wadanda ake kara (INEC, APC, Tinubu, Shettima da Masari) suka yi kafin sauraron karar a cikin karar da ta shigar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...