DA DUMI DUMI: Kotun Sauraren Kararrakin Zaɓe ta ɗage Shari’ar da ake Kalubalentar Tinubu Zuwa Alhamis

Date:

Daga Isa Ahmad Getso

 

Kotun sauraren kararrakin zaben shugaban kasa da ke zamanta a Abuja ta dage zaman sauraron karar da jam’iyyar APM ta shigar kan zababben shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zuwa ranar Alhamis.

 

Mai shari’a Haruna Tsammani ya umurci jam’iyyar da duk wadanda ake kara da su fito da manyan batutuwan da za a tattauna kafin a fara sauraron karar.

 

Ya kara da cewa za a tantance dukkan aikace-aikacen yayin zaman sauraren karar na gaba.

Majalisa ta 10: Yan Majalisun adawa sama da 183 sun fara yunkuri kafa Shugabancin majalisar

Jam’iyyar APM ta hannun lauyoyin ta O.A. Atoyebi (SAN) da S.A.T. Abubakar Esq, sun shaida wa kotun cewa ta amsa tambayoyin da wadanda ake kara (INEC, APC, Tinubu, Shettima da Masari) suka yi kafin sauraron karar a cikin karar da ta shigar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamna Abba Ya Sanya Hannu Kan Dokar Kafa Gaya Polytechnic

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sanya...

Sojoji sun mikawa Tinubu Shawarwari yadda za a kawo karshen matsalar tsaron Nigeria

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya karɓi rahoton dakarun sojan...

Shugaba Tinubu ya sake nada Buba Marwa a matsayin shugaban NDLEA

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sake tabbatar da nadin...

Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa Ya Koma Jam’iyyar APC a Hukumance

Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar...