DA DUMI DUMI: Kotun Sauraren Kararrakin Zaɓe ta ɗage Shari’ar da ake Kalubalentar Tinubu Zuwa Alhamis

Date:

Daga Isa Ahmad Getso

 

Kotun sauraren kararrakin zaben shugaban kasa da ke zamanta a Abuja ta dage zaman sauraron karar da jam’iyyar APM ta shigar kan zababben shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zuwa ranar Alhamis.

 

Mai shari’a Haruna Tsammani ya umurci jam’iyyar da duk wadanda ake kara da su fito da manyan batutuwan da za a tattauna kafin a fara sauraron karar.

 

Ya kara da cewa za a tantance dukkan aikace-aikacen yayin zaman sauraren karar na gaba.

Majalisa ta 10: Yan Majalisun adawa sama da 183 sun fara yunkuri kafa Shugabancin majalisar

Jam’iyyar APM ta hannun lauyoyin ta O.A. Atoyebi (SAN) da S.A.T. Abubakar Esq, sun shaida wa kotun cewa ta amsa tambayoyin da wadanda ake kara (INEC, APC, Tinubu, Shettima da Masari) suka yi kafin sauraron karar a cikin karar da ta shigar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dr. Kabiru Getso Ya Mika Ta’aziyya Ga Iyalan Buhari

Daga Rahama Umar Gwaru   Tsohon kwamishinan ma'aikatun lafiya da muhalli...

Gwamnatin tarayya ta ayyana Ranar hutu saboda rasuwar Buhari

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ayyana Talata, 15 ga watan...

Injiniya Iliyasu Usman Salihu ya zama Jakadan zaman Lafiya na Africa

    Injiniya Ilyasu Uasman Salihu, Manajan Darakta na Sadex Engineering...

Halin da ake ciki game da shirye-shiryen jana’izar Buhari

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda, ya bayayna cewa sai...