Yanzu-Yanzu: Abba Gida-gida ya sanar da Inda zai yi Sallar idi

Date:

Daga Sani Idris Maiwaya

 

Zababben Gwamnan Jihar Kano Engr. Abba Kabir Yusuf yace zai yi Sallar Idin karamar Sallah ne tare da jagoran Jam’iyyar NNPP na kasa Sen. Rabi’u Musa Kwankwaso a Masallacin marigayi Alhaji Musa Sale Kwankwaso, dake Miller Road, Kano.

 

Babban Sakataren yada labaran zaɓaɓɓen gwamnan Sanusi Bature Dawakin Tofa ne ya sanar da hakan cikin wata sanarwa da ya aikowa kadaura24.

Rarara ya Magantu kan korar yan sandan dake bashi kariya

Sanarwar tace za’a tada Sallah Idin ne da misalin karfe 8:00 na safe.

“Duk wakilan kafafen yada labarai da ke son Shaidar yadda Sallar Idin zata kasance suna da damar hallara a masallacin da karfe 7:30 na safe”. A cewar sanarwar

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama mata da maza da ke aikata badala

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mata hudu...

Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta Magantu Kan Batun Sheikh Abduljabbar

Hukumar Gyaran Hali ta Jihar Kano ta bayyana cewa...

Dalilin da ya sa na bar tafiyar Kwankwasiyya – Farouk Lawan

Tsohon ɗan majalisar tarayya, Farouk Lawan, ya bayyana cewa...

An Dauke Shaikh Abduljabbar Daga Gidan Yari na Kurmawa Zuwa Wani Wuri – Yan uwansaba

Wani labari da ke yawo a kafafen sada zumunta...