Usman bin Zubair ya lashe zaben fidda gwani na dan Majalisar jiha a Gwale

Date:

Daga Ibrahim Abubakar Diso

Usman Bin Zubair ya lashe zaben fidda gwani na Dan Majalisar dokokin Jihar kano cikin jam’iyyar APC daga Karamar Hukumar Gwale.

Baturen zaben fitar da gwani na majalisar dokoki ta jihar kano a karkashin jam’iyyar APC a karamar hukumar Gwale Alhaji Danlami Zakari unguwar gyattai ya sanar da cewa Usman Bin Zubair ya lashe zaben kuri’u Masu yawa.

Alh Danlami Zakari ya bayyana hakan ne jim kadan da kammala jefa kuru ‘u da dalagate sukai a ofishin hisba dake Gwale, yace Usman Bin Zubair ya sami kuru’u arbain da shida 46 cikin hamsin da aka jefa .

An dai gudanar da zaben cikin kwanciyar hankali , sannan Alh. Danlami Zakari ya yabawa mahukuntan jam’iyya APC da Jami’an tsaro bisa gudunmawar da suka bayar har zaben ya gudana cikin kwanciyar hankali.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kamfanin Gerawa ya ba da tallafin Kwamfutoci 100 ga al’ummar Gezawa

Daga Abdulmajid Habib Tukuntawa   Kamfanin shinkafa na Gerawa Rice Mills...

Gwamnan Kano ya baiwa maja-baƙin Sheikh Karibullah da wasu malamai muƙami

    Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya amince...

Mamallakin jaridar Nigerian Tracker ya zama Ma’ajin kungiyar masu yada labarai a kafar yanar gizo ta Arewa

Kungiyar masu yada labarai a kafafen sadarwa na zamani...

Rusau: Ana zargin an harbi mutane 6 a unguwar Rimin zakara dake Kano

Daga Nazifi Dukawa   Mazauna Unguwar Rimin Zakara da ke Karamar...