Usman bin Zubair ya lashe zaben fidda gwani na dan Majalisar jiha a Gwale

Date:

Daga Ibrahim Abubakar Diso

Usman Bin Zubair ya lashe zaben fidda gwani na Dan Majalisar dokokin Jihar kano cikin jam’iyyar APC daga Karamar Hukumar Gwale.

Baturen zaben fitar da gwani na majalisar dokoki ta jihar kano a karkashin jam’iyyar APC a karamar hukumar Gwale Alhaji Danlami Zakari unguwar gyattai ya sanar da cewa Usman Bin Zubair ya lashe zaben kuri’u Masu yawa.

Alh Danlami Zakari ya bayyana hakan ne jim kadan da kammala jefa kuru ‘u da dalagate sukai a ofishin hisba dake Gwale, yace Usman Bin Zubair ya sami kuru’u arbain da shida 46 cikin hamsin da aka jefa .

An dai gudanar da zaben cikin kwanciyar hankali , sannan Alh. Danlami Zakari ya yabawa mahukuntan jam’iyya APC da Jami’an tsaro bisa gudunmawar da suka bayar har zaben ya gudana cikin kwanciyar hankali.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Tinubu ya taya tsohon Gwamnan Kano, Shekarau murnar cika shekaru 70

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon Gwamnan...

Abdulmumin Kofa ya koma APC tare da bayyana goyon bayansa ga Tinubu

Abdulmumin Jibri Kofa, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar Kiru...

Labari mai dadi: Nahcon ta rage kudin kujerar hajjin 2026

Shugaban hukumar NAHCON Kula da aikin hajji ta Nigeria ...

Shugabannin Hukumomi a Kano Sun Yaba Da Ayyukan Abba, Sun Nemi Ya Nemi Wa’adi Na Biyu

Kungiyar shugabannin hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jihar Kano ta...