Cin hancin da ake Yanzu Bai Kai Wanda akai lokacin mulkina ba – IBB ya fadawa Buhari

Date:

Daga Munnira Sani sheshe

Tsohon Shugaban Kasar Nan Zamanin Soji Ibrahim Badamasi Babaginda yace ya fi Shugaba Muhammadu Buhari yaki da cin hanci da rashawa.

Tsohon shugaban kasar ya fadi haka ne a wata hira da aka yi dashi a Gidan Talabijin na ARISE TV a ranar Juma’ar nan.

Ya ce mutanen da ke karkashin sa waliyyai ne idan aka kwatanta da wadanda ke kan mulki a yanzu.

IBB ya ce a Lokacinsa ya tuhumi Wani tsohon gwamnan mulkin soja kan karkatar da dubban daruruwan mutane wadanda suka karkatar da biliyoyin kudi suna, Amma Yanzu Masu cin hanci tafiya cikin walwala ba tare da Wata tuhuma ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kotu a Kano ta hukunta masu shago saboda zubar da shara a kan titi

Kotun tafi da gidanka da ke Kano ta yanke...

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama mata da maza da ke aikata badala

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mata hudu...

Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta Magantu Kan Batun Sheikh Abduljabbar

Hukumar Gyaran Hali ta Jihar Kano ta bayyana cewa...

Dalilin da ya sa na bar tafiyar Kwankwasiyya – Farouk Lawan

Tsohon ɗan majalisar tarayya, Farouk Lawan, ya bayyana cewa...