Hajj

Hajjin bana: Muna da kwarin gwiwar kwashe ragowar Mahajjatan Nigeria -Shugaban NAHCON

Daga Zara Jamil Isa Hukumar kula da aikin Hajji ta kasa NAHCON ta jaddada cewa tana da ƙwarin gwiwar kwashe dukkan maniyyatan da suka rage...

Wata Mata a Katsina ta kunna kai cikin jirgi domin tafiya aikin Hajji, ba tare da ta biya ko sisin Kobo ba

Daga Auwal Alhassan Kademi   A yayin da ake jigilar maniyata aikin Hajji bana daga jihar Katsina zuwa kasa mai tsarkin wata mata ta kunna kai...

Hajjin bana: Wani Mahajjaci ya isa Saudiyya a kafa daga kasar Burtaniya don sauke farali

Daga Abdulrashid B Imam   Adam Muhammad, wani mahajjaci ne dan kasar Iraqi, wanda ya isa birnin Makkah da kafarsa, inda ya ratsa kasashe 11, ya...

Hajjin bana: Rukuni na biyu na Maniyatan jihar Kano sun tashi zuwa kasa mai tsarki

Daga Zara Jamil Isa   Rukuni na biyu na Maniyatan jihar Kano sun tashi daga filin jirgin saman Aminu Kano zuwa birnin Madina na kasar Saudiyya.   Sakataren...

Da dumi-dumi: Saudiyya ta tabbatar da ganin watan Zul-Hijjah

Daga Zara Jamil Isa   Hukumomi a kasar saudiyya sun tabbatar da ganin jinjinrin watan Zul Hijjah wanda a Cikin sa ne ake gudanar da Ibadan...

Popular

Subscribe

spot_imgspot_img