Da dumi-dumi: Saudiyya ta tabbatar da ganin watan Zul-Hijjah

Date:

Daga Zara Jamil Isa

 

Hukumomi a kasar saudiyya sun tabbatar da ganin jinjinrin watan Zul Hijjah wanda a Cikin sa ne ake gudanar da Ibadan aikin Hajji.

Sanarwar da Haramain Sharifain ta fitar tace gobe alhamis ita ce daya ga wata kuma za’a gudanar da Arafat a ranar juma’ar 8 ga watan Yuli na shekarar 2022.

Sanarwar ta kuma tabbatar da cewa za’a gudanar da idin babbar sallah a ranar asabar 9 ga watan Yuli na shekarar 2022.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Labari mai dadi: Nahcon ta rage kudin kujerar hajjin 2026

Shugaban hukumar NAHCON Kula da aikin hajji ta Nigeria ...

Shugabannin Hukumomi a Kano Sun Yaba Da Ayyukan Abba, Sun Nemi Ya Nemi Wa’adi Na Biyu

Kungiyar shugabannin hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jihar Kano ta...

Idan mu ka rungumi Addu’o’i ba abun da Amurka za ta iya yiwa Nigeria – SKY

Shahararren ɗan kasuwa a Kano, Alhaji Kabiru Sani Kwangila...

Shugaban APC na Kano Abdullahi Abbas ya Magantu Kan Zargin raba Ramat da Kujerarsa

Shugaban jam’iyyar APC na Jihar Kano, Alhaji Abdullahi Abbas,...