CAF ta Tsayar da Ranar da za’a kara Wasan kusa Dana Karshe a Gasar

Date:

Zaharadeen saleh

Hukumar kwallon kafa ta nahiyar afrika ta tsayar da ranar 18 ga watan juni 2021 domin kara wasan kusa dana karshe a gasar cin kofin kwallon kafa ta zakarun kungiyoyin nahiyar afrika mai take CAF champions league ta bana.

Za’a kara zagayen wasa na farko ne tsakanin

Wydad casablanca fc morocco vs Kaizer Chiefs S/ Africa

Esperence Tunisia vs Al- Alhly Egypt

Ranar 25 ga watan juni za’a kara zagayen wasa na biyu domin a samu kungiyoyi guda biyu da zasu kai ga matakin karshe.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta sauyawa makarantar mata ta Mai Kwatashi matsugunni

Ma'aikatar Ilimi ta Jihar Kano ta ɗauke Karantar Sakandare...

Sule Lamido, Ya Yi Barazanar Maka Shugabannin PDP a Kotu

  Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya bayyana...

Tsofaffin Kansiloli Sun Yi Saukar Alƙur’ani da Addu’a na Musamman ga Gwamna Abba

  Ƙungiyar tsofaffin kansiloli na jihar Kano ta gudanar da...

Hisbah ta kama mutane 25 bisa zargin shirya auren jinsi a Kano

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama akalla mutane...