CAF ta Tsayar da Ranar da za’a kara Wasan kusa Dana Karshe a Gasar

Date:

Zaharadeen saleh

Hukumar kwallon kafa ta nahiyar afrika ta tsayar da ranar 18 ga watan juni 2021 domin kara wasan kusa dana karshe a gasar cin kofin kwallon kafa ta zakarun kungiyoyin nahiyar afrika mai take CAF champions league ta bana.

Za’a kara zagayen wasa na farko ne tsakanin

Wydad casablanca fc morocco vs Kaizer Chiefs S/ Africa

Esperence Tunisia vs Al- Alhly Egypt

Ranar 25 ga watan juni za’a kara zagayen wasa na biyu domin a samu kungiyoyi guda biyu da zasu kai ga matakin karshe.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Akwai bukatar kebe rana ta musamman a matsayin ranar tsofaffin dalibai a Kano – Kwamared Waiya

Kwamishinan yada labarai da harkokin cikin gida, Kwamared Ibrahim...

Dubun wani magidanci da ke da’awar bin mamata bashi a Kano ta cika

Daga Aminu Gama   Kotun shari'ar musulunci da ke zamanta a...

Abubuwan da aka tattauna tsakanin Peter Obi da Gwamnan Bauchi Bala Muhammad

Gwamna Bala Muhammed na jihar Bauchi ya ce a...

Yanzu-yanzu: Manjo Hamza Al-Mustapha ya koma jam’iyyar SDP

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   Major Dr. Hamza Al-Mustapha ya shiga...