CAF ta Tsayar da Ranar da za’a kara Wasan kusa Dana Karshe a Gasar

Date:

Zaharadeen saleh

Hukumar kwallon kafa ta nahiyar afrika ta tsayar da ranar 18 ga watan juni 2021 domin kara wasan kusa dana karshe a gasar cin kofin kwallon kafa ta zakarun kungiyoyin nahiyar afrika mai take CAF champions league ta bana.

Za’a kara zagayen wasa na farko ne tsakanin

Wydad casablanca fc morocco vs Kaizer Chiefs S/ Africa

Esperence Tunisia vs Al- Alhly Egypt

Ranar 25 ga watan juni za’a kara zagayen wasa na biyu domin a samu kungiyoyi guda biyu da zasu kai ga matakin karshe.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...