An harba makamai masu linzame biyu a Kiev na Ukraine

Date:

An harba makamai biyu masu linzame a yankin kudu maso yammacin Kiev na Ukraine da safiyar Asabar, kamar yadda kamfanin dillacin labarai na Reuters ya ruwaito.

Hukumomin birnin sun ce ɗaya daga cikin harin ya shafi wani dogon gini na rukunin gidaje

Reuters ya ruwaito cewa ɗaya daga cikin harin ya shafi yankin da kusa da filin jirgin sama na Zhuliany

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dalibai 22 sun kammala karatu da daraja ta 1 a bikin yaye ɗalibai na farko na Jami’ar Baba-Ahmed Kano

Jami’ar Baba-Ahmed, Kano ta gudanar da bikin yaye ɗalibai...

Rundunar Sojin Amuruka ta kammala tsara yadda za ta kawo wa Nigeria hari

  Rundunar sojin Amurka da ke Afirka, AFRICOM, ta gabatar...

Kalaman Trump: Gwamnatin Nigeria ta Fara tattaunawa da Gwamnatin Amuruka

Gwamnatin Najeriya ta ce a gwamnantance tana tattaunawa da...

Ba zan bar Siyasa ba har lokacin da zan bar Duniya – Mal Shekarau

Tsohon Gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya ce...