An harba makamai masu linzame biyu a Kiev na Ukraine

Date:

An harba makamai biyu masu linzame a yankin kudu maso yammacin Kiev na Ukraine da safiyar Asabar, kamar yadda kamfanin dillacin labarai na Reuters ya ruwaito.

Hukumomin birnin sun ce ɗaya daga cikin harin ya shafi wani dogon gini na rukunin gidaje

Reuters ya ruwaito cewa ɗaya daga cikin harin ya shafi yankin da kusa da filin jirgin sama na Zhuliany

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamna Yusuf ya taya Dangambo murnar zama shugaban kungiyar mawallafa labarai ta internet na Kano

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir...

Hajjin bana: Za mu yi duk abun da ya dace don kyautata walwalar alhazan Jihar Kebbi – Amirul Hajji

Daga Ibrahim Sidi Muhammad Jega.   Shugaban kwamitin aikin hajin bana...

Bayan dawo da Gwadabe Anti daba, Yansanda sun kama yan daba 33 a Kano

Daga Rahama Umar Kwaru   Rundunar Yansanda ta Kasa reshen jihar...

Sabon Rikici ya Barke a Jam’iyyar NNPP ta Karamar Hukumar Dawakin Tofa

Rikici ya barke a cikin jam’iyyar NNPP ta karamar...