An harba makamai masu linzame biyu a Kiev na Ukraine

Date:

An harba makamai biyu masu linzame a yankin kudu maso yammacin Kiev na Ukraine da safiyar Asabar, kamar yadda kamfanin dillacin labarai na Reuters ya ruwaito.

Hukumomin birnin sun ce ɗaya daga cikin harin ya shafi wani dogon gini na rukunin gidaje

Reuters ya ruwaito cewa ɗaya daga cikin harin ya shafi yankin da kusa da filin jirgin sama na Zhuliany

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dan Majalisar tarayya daga Kano ya fice daga jam’iyyar NNPP

Ɗan majalisar tarayya mai wakiltar Kano Municipal, Injiniya Sagir...

Abin mamaki: Barawo ya sace Motar dake cikin ayarin motocin gidan gwamnatin Kano

Wani barawon mota ya kutsa cikin gidan gwamnatin jihar...

Tinubu ya taya tsohon Gwamnan Kano, Shekarau murnar cika shekaru 70

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon Gwamnan...