Yanzu-Yanzu: Majalisar Dokokin Zamfara ta tsige Mataimakin Gwamnan Jihar

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

Majalisar dokokin jihar Zamfara ta tsige mataimakin gwamnan jihar Mahdi Aliyu Gusau daga Kan mukamin sa.

Kadaura24 ta rawaito Mambobi 21 cikin 21 na majalisar ne suka kada kuri’ar amincewa da kudirin.

Hakan na zuwa ne sa’o’i uku bayan kwamitin mutum bakwai na binciken ya mika rahotonsa ga majalisar.

Karin Bayanin nan tafe…

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Babbar Sallah: Gwamnatin Kano ta sanar da ranar rufe makarantu a jihar

Daga Rahama Umar Kwaru   Gwamnatin Jihar Kano ta bayar da...

Ban San Taulaci ba Sai da na Zama Sarkin Kano – Sarki Sanusi II

Daga Isa Ahmad Getso Sarkin Kano na 16 Muhammadu Sanusi...

Iftila:I: Gwamnatin Kano ta Aiyana Ranar Litinin a Matsayin Ranar Hutu

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar Litinin...

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta Kano ta zabi sabbin shugabanninta

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta jihar Kano ta...