Yanzu-Yanzu: Majalisar Dokokin Zamfara ta tsige Mataimakin Gwamnan Jihar

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

Majalisar dokokin jihar Zamfara ta tsige mataimakin gwamnan jihar Mahdi Aliyu Gusau daga Kan mukamin sa.

Kadaura24 ta rawaito Mambobi 21 cikin 21 na majalisar ne suka kada kuri’ar amincewa da kudirin.

Hakan na zuwa ne sa’o’i uku bayan kwamitin mutum bakwai na binciken ya mika rahotonsa ga majalisar.

Karin Bayanin nan tafe…

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta dakatar da Dadin kowa, Labarina, Jamilun jidda da wasu fina-finai 19

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   A kokarinta na tabbatar da ana...

2027: Hon Abdulmumin Jibrin Kofa ya bayyana Matsayarsa kan takarar gwamnan Kano

Daga Zakariya Adam Jigirya   Dan Majalisar tarayya mai wakiltar kananan...

Sarkin Yaƙin Garko, ya ɗauki nauyin dubawa da raba magunguna kyauta ga marasa lafiyar 1400 a Garko

  Sarkin Yaƙin Garko, mai kishin al'umma, kuma ɗan jam'iyyar...

NAHCON ta yi jigilar Maniyatan Nigeria Sama da 24,000 zuwa Saudiyya a kwanaki 10

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Hukumar Kula da aikin hajji ta...