Hukumar Hisbah ta kama mutum 78 a Kano kan zargin halartar bikin auren jinsi

Date:

 

Hukumar Hisbah a Kano ta kama mutum 78 maza da mata bisa zargin za su yi auren jinsi.

An kama su ne a Unguwar Nasarawa GRA a wani gida da ake kira White House.

Yanzu haka mutanen da aka kama suna hannun hukumar Hisbah. A cikin gidan an samu tarin kwaroron roba.

Sai dai matasan sun musanta zargin da ake yi musu na za su yi auren jinsi ko kuma suna halartar bikin, inda suka ce taron murnar ranar zagayowar haihuwar ɗaya daga cikinsu suke yi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Ban San Taulaci ba Sai da na Zama Sarkin Kano – Sarki Sanusi II

Daga Isa Ahmad Getso Sarkin Kano na 16 Muhammadu Sanusi...

Iftila:I: Gwamnatin Kano ta Aiyana Ranar Litinin a Matsayin Ranar Hutu

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar Litinin...

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta Kano ta zabi sabbin shugabanninta

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta jihar Kano ta...