Hukumar Hisbah ta kama mutum 78 a Kano kan zargin halartar bikin auren jinsi

Date:

 

Hukumar Hisbah a Kano ta kama mutum 78 maza da mata bisa zargin za su yi auren jinsi.

An kama su ne a Unguwar Nasarawa GRA a wani gida da ake kira White House.

Yanzu haka mutanen da aka kama suna hannun hukumar Hisbah. A cikin gidan an samu tarin kwaroron roba.

Sai dai matasan sun musanta zargin da ake yi musu na za su yi auren jinsi ko kuma suna halartar bikin, inda suka ce taron murnar ranar zagayowar haihuwar ɗaya daga cikinsu suke yi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta dakatar da nuna tallan maganin Gargajiya a Fina-finai da yawo a tituna

A wani mataki na tabbatar da bin ka'idoji tare...

Da dumi-dumi: NNPP ta nemi afuwar Tinubu kan kalaman suka da ake zargin Kwankwaso ya yi masa

  Jam’iyyar NNPP ta nemi afuwar Shugaban kasa Bola Tinubu...

Gwamnatin Kano ta dakatar da Dadin kowa, Labarina, Jamilun jidda da wasu fina-finai 19

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   A kokarinta na tabbatar da ana...

2027: Hon Abdulmumin Jibrin Kofa ya bayyana Matsayarsa kan takarar gwamnan Kano

Daga Zakariya Adam Jigirya   Dan Majalisar tarayya mai wakiltar kananan...