Ba za a yi Sallah Idi a Masallatai a Kasar Ghana ba

Date:

Hukumomin kasar Ghana sun bayar da sanarwa cewa ba za a yi Sallar Idi ba a fadin kasar baki daya.

Cikin wata sanarwar hadin gwiwa da gwamnatin kasar tare da hadin gwiwar shugaban limaman kasar suka fitar sun ce ana tunawa kowa cewa annobar korona har yanzu ba ta bar cikin al’umma ba, don haka dokokin da aka sanya saboda annobar haryanzu suna nan.

Sanarwar ta shaida wa duka limaman kasar cewa a gabatar da Sallah Idi a masallatan Juma’ar kasar maimakon zuwa masallatan da aka tanada domin gabatar da Sallar Idin.

Yayin Sallar sharudan da aka sanya a baya dole a bisu yanzu:

Dole ne kowane masallaci ya sanya takunkumin fuska.

Wajibi ne a samar da dokiti da ruwan wanke hannu da kuma sinadarin sanitaiza.

Kuma ko wane masallaci ya je masallaci da daddumarsa ko tabarmarsa.

Dole a rika ba da tazara da kuma samar da sinadarin duba yanayin zafin jikin duka 

67 COMMENTS

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Ba mu da wata matsala da Ofishin mataimakin shugaban Kasa – NAHCON

Hukumar Alhazai ta kasa (NAHCON) ta karyata wani rahoto...

Gwamna Abba Kabir Yusuf ya nemi hukumar NBC ta fadada aikinta kan kafafen yada labarai na intanet

Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bukaci Hukumar...

RMK@69: Kwankwaso Jagora Ne Mai Hangen Nesa, Abba Kuma Na Kawo Ci Gaba a Kano – Bakwana

Wani jigo a kungiyar Kwankwasiyya, kuma tsohon mai ba...

Da dumi-dumi: Tinubu ya nada sabon Minista

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya aike da sunan...