Yanzu-Yanzu: Tsohuwar Ministar Harkokin Mata, Hajiya Jummai Alhassan ta Rasu

Date:

Tsohuwar Ministar Harkokin Mata, Hajiya Jummai Alhassan ta Rasu.


 Wata majiya mai tushe ta fadawa Solacebase cewa ta Rasu a ranar Juma’a a wani asibitin Alkahira, Masar bayan rashin lafiya.


 Aisha Jummai Al-Hassan wacce aka fi sani da “Mama Taraba” tsohuwar Sanata ce, daga yankin Sanatan Arewacin Taraba.


 Ita ce ‘Yar takarar Gwamna a karkashin Jam’iyyar APC a zaben 2015.  Ta tsaya takarar Gwamna karkashin inuwar UDP a zaben 2019.


 An haifi Aisha Jummai Al-Hassan a ranar 16 ga Satumba, 1959 a Jalingo, jihar Taraba

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Da dumi-dumi Dangote ya sake rage farashin man fetur a Nigeria

Daga Rahama Umar Kwaru   Matatar mai ta Dangote ta bayyana...

Akwai bukatar kebe rana ta musamman a matsayin ranar tsofaffin dalibai a Kano – Kwamared Waiya

Kwamishinan yada labarai da harkokin cikin gida, Kwamared Ibrahim...

Dubun wani magidanci da ke da’awar bin mamata bashi a Kano ta cika

Daga Aminu Gama   Kotun shari'ar musulunci da ke zamanta a...

Abubuwan da aka tattauna tsakanin Peter Obi da Gwamnan Bauchi Bala Muhammad

Gwamna Bala Muhammed na jihar Bauchi ya ce a...