Wani matashi ya Shiga addinin Musulci Sakamakon kallon shirin Izzar so

Date:

Daga Abubakar Sa’eed Sulaiman

Wani matashi Mai Suna John ya shiga addinin Musulci Sakamakon Kallon Shirin nan Mai Dogon zango Mai Suna Izzar so .
Kadaura24 ta rawaito Mashiryin Kuma Jarumi a Cikin Shirin na Izzar so Lawan Ahmad ne ya bayyana hakan a sashin shafinsa na Facebook.
“Masha Allah A Yaune Mukayi Babban Kamu A Musulunci Inda Wannan Bawan Allah Ya Shiga Musulunci Saboda Kallon IZZAR SO Da Yakeyi, Tun Daga Cross river, idom Ikon Local Government Cross River  Yanzu Haka Dai Ya Karbi Musulunci, Kuma Yanzu Haka Sunansa Ya koma Umar Daga John, Munayi Masa Addu a Allah Yasa Ya shigo Addinin musulunci  A Sa a Allah Yasa Ya Amfane Shi, Amin” inii Ahmad Lawan
Al’umma da dama dai Suna Kallon Shirin ne na Izzar so Saboda yadda yake fadakarwa ta fuskar addinin Musulci da riko da Gaskiya da Amana.

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta sake maka Ganduje da ya’yansa a gaban Kotu

Gwamnatin jihar Kano ta kai tsohon gwamnan jihar, Dr....

Kungiyar Ma’aikatan Jinya da Ungozoma ta koka da kalaman mataimakin gwamnan Kano

Kungiyar Ma’aikatan Jinya da Ungozoma ta Najeriya (NANNM) reshen...

Kotu a Kano ta hukunta masu shago saboda zubar da shara a kan titi

Kotun tafi da gidanka da ke Kano ta yanke...

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama mata da maza da ke aikata badala

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mata hudu...