Wani matashi ya Shiga addinin Musulci Sakamakon kallon shirin Izzar so

Date:

Daga Abubakar Sa’eed Sulaiman

Wani matashi Mai Suna John ya shiga addinin Musulci Sakamakon Kallon Shirin nan Mai Dogon zango Mai Suna Izzar so .
Kadaura24 ta rawaito Mashiryin Kuma Jarumi a Cikin Shirin na Izzar so Lawan Ahmad ne ya bayyana hakan a sashin shafinsa na Facebook.
“Masha Allah A Yaune Mukayi Babban Kamu A Musulunci Inda Wannan Bawan Allah Ya Shiga Musulunci Saboda Kallon IZZAR SO Da Yakeyi, Tun Daga Cross river, idom Ikon Local Government Cross River  Yanzu Haka Dai Ya Karbi Musulunci, Kuma Yanzu Haka Sunansa Ya koma Umar Daga John, Munayi Masa Addu a Allah Yasa Ya shigo Addinin musulunci  A Sa a Allah Yasa Ya Amfane Shi, Amin” inii Ahmad Lawan
Al’umma da dama dai Suna Kallon Shirin ne na Izzar so Saboda yadda yake fadakarwa ta fuskar addinin Musulci da riko da Gaskiya da Amana.

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kwamitin PTA na Kano ya dauki matakan hana ragewa dalibai hanya bayan taso su daga makaranta

DAGA ABDULHAMID ISAH Shugaban Kwamitin Iyayen yara da Malamai na...

Fada daba: Buɗaɗɗiyar Wasiƙa Zuwa Ga Gwamnan Kano Alh. Abba Kabir Yusuf – Daga Zainab Nasir Ahmad

Daga Zainab Nasir Ahmad Mai Girma Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf Abba...

RATTAWU ta Kano ta taya Abbas Ibrahim Murnar sabon mukamin da NUJ ta ba shi

Kungiyar ma'aikatan Radio da Talabijin ta kasa reshen jihar...

NUJ ta kasa ta baiwa Abbas Ibrahim sabon mukami

Daga Aliyu Abdullahi Danbala   Kungiyar yan Jarida ta Nigeria ta...