Gwamnatin Tarayya ta ce Zata Kammala Aikin Layin Dogon da ya Tashi Daga Kano Zuwa Kaduna

Date:

Gwamnatin tarayya ta ba da tabbacin na ganin an kammala aikin titin jirgin kasa na Kano zuwa Kaduna kuma a shirye take ta kaddamar da shi a watan Disamba 2022.
 Rotimi Amaechi, Ministan Sufuri ne ya bayyana haka a lokacin da yake duba yadda aikin ke gudana a Kano.
 A cewarsa, za a kammala aikin ne kafin shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bar mulki.
 Mista Amaechi ya bayyana cewa, ya zuwa yanzu, gwamnatin tarayya ta zuba sama da dala miliyan 400 domin gudanar da aikin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...

Shugabannin hukumar zakka ta Kano sun ziyarci Sarki Sanusi II

Daga Sani Idris maiwaya   An bukaci Hukumar Zakka da Hubusi...

Nimet ta bayyana jihohin da za su fuskanci tsananin zafi

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya ta yi gargaɗin...