Gwamnatin Tarayya ta ce Zata Kammala Aikin Layin Dogon da ya Tashi Daga Kano Zuwa Kaduna

Date:

Gwamnatin tarayya ta ba da tabbacin na ganin an kammala aikin titin jirgin kasa na Kano zuwa Kaduna kuma a shirye take ta kaddamar da shi a watan Disamba 2022.
 Rotimi Amaechi, Ministan Sufuri ne ya bayyana haka a lokacin da yake duba yadda aikin ke gudana a Kano.
 A cewarsa, za a kammala aikin ne kafin shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bar mulki.
 Mista Amaechi ya bayyana cewa, ya zuwa yanzu, gwamnatin tarayya ta zuba sama da dala miliyan 400 domin gudanar da aikin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Babbar Sallah: Gwamnatin Kano ta sanar da ranar rufe makarantu a jihar

Daga Rahama Umar Kwaru   Gwamnatin Jihar Kano ta bayar da...

Ban San Taulaci ba Sai da na Zama Sarkin Kano – Sarki Sanusi II

Daga Isa Ahmad Getso Sarkin Kano na 16 Muhammadu Sanusi...

Iftila:I: Gwamnatin Kano ta Aiyana Ranar Litinin a Matsayin Ranar Hutu

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar Litinin...

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta Kano ta zabi sabbin shugabanninta

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta jihar Kano ta...