Gwamnatin Tarayya ta ce Zata Kammala Aikin Layin Dogon da ya Tashi Daga Kano Zuwa Kaduna

Date:

Gwamnatin tarayya ta ba da tabbacin na ganin an kammala aikin titin jirgin kasa na Kano zuwa Kaduna kuma a shirye take ta kaddamar da shi a watan Disamba 2022.
 Rotimi Amaechi, Ministan Sufuri ne ya bayyana haka a lokacin da yake duba yadda aikin ke gudana a Kano.
 A cewarsa, za a kammala aikin ne kafin shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bar mulki.
 Mista Amaechi ya bayyana cewa, ya zuwa yanzu, gwamnatin tarayya ta zuba sama da dala miliyan 400 domin gudanar da aikin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta dakatar da nuna tallan maganin Gargajiya a Fina-finai da yawo a tituna

A wani mataki na tabbatar da bin ka'idoji tare...

Da dumi-dumi: NNPP ta nemi afuwar Tinubu kan kalaman suka da ake zargin Kwankwaso ya yi masa

  Jam’iyyar NNPP ta nemi afuwar Shugaban kasa Bola Tinubu...

Gwamnatin Kano ta dakatar da Dadin kowa, Labarina, Jamilun jidda da wasu fina-finai 19

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   A kokarinta na tabbatar da ana...

2027: Hon Abdulmumin Jibrin Kofa ya bayyana Matsayarsa kan takarar gwamnan Kano

Daga Zakariya Adam Jigirya   Dan Majalisar tarayya mai wakiltar kananan...