Hakikanin halin da gwamnan Katsina yake ciki, bayan wani hatsari

Date:

 

Rahotanni daga Katsina na cewa gwamnan jihar Katsina Dikko Umar Radda na cikin koshin lafiya bayan da tawagar motocinsa ta yi hatsari a kan hanyar Daura zuwa Katsina.

Wani jami’in gwamnatin Katsina da ya bukaci a sakaya sunansa ya tabbatar wa da DCL Hausa faruwar hatsarin.

InShot 20250309 102512486
Talla

Ya ce wata mota ce ta gogi ayarin motocin gwamnan, lamarin da ya haddasa hatsarin.

Sai dai ya ce gwamnan jihar na cikin koshin lafiya, amma akwai wani jami’in gwamnan da ake tunanin ya ji raunin da ba mai tsanani ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kisan ɗalibai a Kano: Kwamitin Malamai da Iyayen yara na jihar ya nuna damuwarsa

Daga Abdulhamid Isah D/Z Malam Salisu Abdullahi shugaban kwamitin malamai...

Zargin almundahana: ICPC ku fita daga harkokin Siyasar Kano – Kungiyar Ma’aikatan KANSIEC

Daga Hafsat Abdullahi Darmanawa   Kungiyar ma'akatan wucin gadi da suka...

Zargin Almundahana: ICPC zata gurfanar da shugaban hukumar zabe ta Kano da wasu mutum biyu

    Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta (ICPC)...

Dalilin da ya hana ni zuwa Kano tarbar Tinubu – Ganduje

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Tsohon shugaban jam’iyyar APC na kasa,...