Gwamnatin Kano ta Magantu Kan hukuncin Rushe Shugabanci Abdullahi Abbas

Date:

Daga Ibrahim Sani Gama

 

Gwamnatin Jihar Kano tace Yanzu Haka Lauyoyin ta sun Fara nazari akan hukuncin Wata kotu a Abuja data rushe zabukan Shugabanin jam’iyyar APC da aka Gudanar a Kano.

Kwamishinan shari’a na Jihar kano Barr. M A Lawan ne ya bayyana hakan ne yayin Wata ganawa da Manema labarai a Kano.
Kadaura24 ta rawaito Cewa Kwamishinan yace sun yi mamakin hukuncin Kuma baza su karbe shi ba , Saboda Lokacin da aka Gudanar da zabukan Shugabanin jam’iyyar na matakan mazabu Babu Wasu da sukai nasu daban don Haka yace basu ga Dalilin da yasa aka rushe shugabanci su Abdullahi Abbas ba.
Barr.M A Lawan yace zasu duba yadda aka yi Masu karar Suka Sami Sakamakon zabukan da aka Gudanar har suka gabatarwa kotu ta abinche dasu.

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Nasarar da Ɗaliban Kano suka Samu a NECO Kokari ne na Gwamnatin Ganduje – Sanusi Kiru

Tsohon Kwamishinan Ilimi na Jihar Kano, Hon. Muhammad Sanusi...

Gwamnatin Tarayya ta Kaddamar da Aikin samar da wutar sola na Naira Biliyan 12 a asibitin Malam Aminu Kano

Kwana biyu bayan rikicin wutar lantarki tsakanin Asibitin Koyarwa...

Kano Ta Zama Zakara A Jarrabawa NECO Ta Bana

Hukumar shirya jarrabawar kammala sakandire ta Najeriya (NECO),ta fitar...

Kungiyar Karamci United Family ta Karrama Shugaban gidan Radiyon Pyramid Saboda Taimakawa Al’umma

Shugaban gidan Radio tarayya Pyramid FM Dr. Garba Ubale...