Kotu ta ce Hana Muhd Sanusi II shigowa Kano ya sabawa doka

Date:

Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, a ranar Talatar nan, ta umurci gwamnatin jihar Kano da ta Nemi afuwar tsohon Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II a wasu jaridun kasar guda biyu.
 Kotun, a wani hukunci da mai shari’a Anwuli Chikere ya yanke, ta ce korar Sanusi daga kan karagar mulki sarautar Kano ya sabawa ka’ida, kuma ya sabawa kundin tsarin mulkin kasar, kuma ya yi matukar tauye hakkinsa na dan Adam.
 Don haka, ta Umarci Gwamnatin Kanon ta baiwa Sanusin diyyar  Naira miliyan 10,
 Yayin da yake gabatar da takaitaccen bayani na karshe, lauyan Sanusi, Abubakar Mahmoud, SAN, ya shaida wa kotun cewa wanda yake karewa ba kalubalantar tsige shi.
 Mahmoud ya ce wanda yake karewa ya Kawo kara gaban kotu kan yadda ake tauye masa hakki dangane da aka yi masa bayan da gwamnatin jihar Kano ta tsige shi

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dalibai 22 sun kammala karatu da daraja ta 1 a bikin yaye ɗalibai na farko na Jami’ar Baba-Ahmed Kano

Jami’ar Baba-Ahmed, Kano ta gudanar da bikin yaye ɗalibai...

Rundunar Sojin Amuruka ta kammala tsara yadda za ta kawo wa Nigeria hari

  Rundunar sojin Amurka da ke Afirka, AFRICOM, ta gabatar...

Kalaman Trump: Gwamnatin Nigeria ta Fara tattaunawa da Gwamnatin Amuruka

Gwamnatin Najeriya ta ce a gwamnantance tana tattaunawa da...

Ba zan bar Siyasa ba har lokacin da zan bar Duniya – Mal Shekarau

Tsohon Gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya ce...