Kotu ta ce Hana Muhd Sanusi II shigowa Kano ya sabawa doka

Date:

Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, a ranar Talatar nan, ta umurci gwamnatin jihar Kano da ta Nemi afuwar tsohon Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II a wasu jaridun kasar guda biyu.
 Kotun, a wani hukunci da mai shari’a Anwuli Chikere ya yanke, ta ce korar Sanusi daga kan karagar mulki sarautar Kano ya sabawa ka’ida, kuma ya sabawa kundin tsarin mulkin kasar, kuma ya yi matukar tauye hakkinsa na dan Adam.
 Don haka, ta Umarci Gwamnatin Kanon ta baiwa Sanusin diyyar  Naira miliyan 10,
 Yayin da yake gabatar da takaitaccen bayani na karshe, lauyan Sanusi, Abubakar Mahmoud, SAN, ya shaida wa kotun cewa wanda yake karewa ba kalubalantar tsige shi.
 Mahmoud ya ce wanda yake karewa ya Kawo kara gaban kotu kan yadda ake tauye masa hakki dangane da aka yi masa bayan da gwamnatin jihar Kano ta tsige shi

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kotu ta ɗaure wani ɗan Tiktok mai wanka a tsakiyar titunan Kano

    Wata kotu a jihar Kano da ke arewacin Najeriya...

Damuna: Mun shirya inganta wuraren tsayarwar motocinmu – Kungiyoyin Direbobin na Kano

Kungiyar matuka motocin kurkura ta jihar Kano da Kungiyar...

Rasuwar Aminu Ɗantata babban rashi ne ba ga Nigeria kadai ba – Mustapha Bakwana

Daga Zakaria Adam Jigirya   Tsohon Mai baiwa gwamnan Kano shawarawa...

Gwamnatin Kano ta yabawa Tinubu saboda gyarawa da bude NCC DIGITAL PARK

Daga Rahama Umar Kwaru   Gwamnatin jihar Kano ta yabawa Gwamnatin...