Gwamnatin Kano ta Magantu Kan hukuncin Rushe Shugabanci Abdullahi Abbas

Date:

Daga Ibrahim Sani Gama

 

Gwamnatin Jihar Kano tace Yanzu Haka Lauyoyin ta sun Fara nazari akan hukuncin Wata kotu a Abuja data rushe zabukan Shugabanin jam’iyyar APC da aka Gudanar a Kano.

Kwamishinan shari’a na Jihar kano Barr. M A Lawan ne ya bayyana hakan ne yayin Wata ganawa da Manema labarai a Kano.
Kadaura24 ta rawaito Cewa Kwamishinan yace sun yi mamakin hukuncin Kuma baza su karbe shi ba , Saboda Lokacin da aka Gudanar da zabukan Shugabanin jam’iyyar na matakan mazabu Babu Wasu da sukai nasu daban don Haka yace basu ga Dalilin da yasa aka rushe shugabanci su Abdullahi Abbas ba.
Barr.M A Lawan yace zasu duba yadda aka yi Masu karar Suka Sami Sakamakon zabukan da aka Gudanar har suka gabatarwa kotu ta abinche dasu.

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dalibai 22 sun kammala karatu da daraja ta 1 a bikin yaye ɗalibai na farko na Jami’ar Baba-Ahmed Kano

Jami’ar Baba-Ahmed, Kano ta gudanar da bikin yaye ɗalibai...

Rundunar Sojin Amuruka ta kammala tsara yadda za ta kawo wa Nigeria hari

  Rundunar sojin Amurka da ke Afirka, AFRICOM, ta gabatar...

Kalaman Trump: Gwamnatin Nigeria ta Fara tattaunawa da Gwamnatin Amuruka

Gwamnatin Najeriya ta ce a gwamnantance tana tattaunawa da...

Ba zan bar Siyasa ba har lokacin da zan bar Duniya – Mal Shekarau

Tsohon Gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya ce...