Gwamnatin Kano ta Magantu Kan hukuncin Rushe Shugabanci Abdullahi Abbas

Date:

Daga Ibrahim Sani Gama

 

Gwamnatin Jihar Kano tace Yanzu Haka Lauyoyin ta sun Fara nazari akan hukuncin Wata kotu a Abuja data rushe zabukan Shugabanin jam’iyyar APC da aka Gudanar a Kano.

Kwamishinan shari’a na Jihar kano Barr. M A Lawan ne ya bayyana hakan ne yayin Wata ganawa da Manema labarai a Kano.
Kadaura24 ta rawaito Cewa Kwamishinan yace sun yi mamakin hukuncin Kuma baza su karbe shi ba , Saboda Lokacin da aka Gudanar da zabukan Shugabanin jam’iyyar na matakan mazabu Babu Wasu da sukai nasu daban don Haka yace basu ga Dalilin da yasa aka rushe shugabanci su Abdullahi Abbas ba.
Barr.M A Lawan yace zasu duba yadda aka yi Masu karar Suka Sami Sakamakon zabukan da aka Gudanar har suka gabatarwa kotu ta abinche dasu.

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kwamitin PTA na Kano ya dauki matakan hana ragewa dalibai hanya bayan taso su daga makaranta

DAGA ABDULHAMID ISAH Shugaban Kwamitin Iyayen yara da Malamai na...

Fada daba: Buɗaɗɗiyar Wasiƙa Zuwa Ga Gwamnan Kano Alh. Abba Kabir Yusuf – Daga Zainab Nasir Ahmad

Daga Zainab Nasir Ahmad Mai Girma Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf Abba...

RATTAWU ta Kano ta taya Abbas Ibrahim Murnar sabon mukamin da NUJ ta ba shi

Kungiyar ma'aikatan Radio da Talabijin ta kasa reshen jihar...

NUJ ta kasa ta baiwa Abbas Ibrahim sabon mukami

Daga Aliyu Abdullahi Danbala   Kungiyar yan Jarida ta Nigeria ta...