Gwamnatin Kano ta Magantu Kan hukuncin Rushe Shugabanci Abdullahi Abbas

Date:

Daga Ibrahim Sani Gama

 

Gwamnatin Jihar Kano tace Yanzu Haka Lauyoyin ta sun Fara nazari akan hukuncin Wata kotu a Abuja data rushe zabukan Shugabanin jam’iyyar APC da aka Gudanar a Kano.

Kwamishinan shari’a na Jihar kano Barr. M A Lawan ne ya bayyana hakan ne yayin Wata ganawa da Manema labarai a Kano.
Kadaura24 ta rawaito Cewa Kwamishinan yace sun yi mamakin hukuncin Kuma baza su karbe shi ba , Saboda Lokacin da aka Gudanar da zabukan Shugabanin jam’iyyar na matakan mazabu Babu Wasu da sukai nasu daban don Haka yace basu ga Dalilin da yasa aka rushe shugabanci su Abdullahi Abbas ba.
Barr.M A Lawan yace zasu duba yadda aka yi Masu karar Suka Sami Sakamakon zabukan da aka Gudanar har suka gabatarwa kotu ta abinche dasu.

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Muna bukatar kayan aiki domin magance matsalar tsaro a karamar hukumar Nasarawa – Muhd Haruna Black

Kwamandan Jami'an sintiri na karamar hukumar Nasarawa a jihar...

Da dumi-dumi: An Sanya dokar Hana fita a Kaduna

Gwamnatin Kaduna ta sanya dokar taƙaita zirga-zirga ta tsawon...

Yanzu-Yanzu: An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata saboda wasu dalilai

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

Kungiyar Farfado da martabar Arewa ta Mika sakon ta’aziyyar Rasuwar Aminu Dantata

Daga Sadiya Ahmad   Kungiyar Farfado da martabar Arewa ta Mika...