Kotun daukaka kara ta yanke hukunci kan zaben kananan hukumomin Kano

Date:

Kotun ɗaukaka kara dake Abuja, ta rushe hukuncin babbar kotun tarayya ta Kano kan zaben kananan Hukumomi.

Tun da farko jam’iyyar APC da wasu mutane ne suka shigar da karar inda suka nemi a dakatar da zaɓen saboda zargin cewa shugaban hukumar zaben ɗan jam’iyyar NNPP.

IMG 20250415 WA0003
Talla

Da yake karanta hukunci, mai sharia Oyewumi ya ce tun da farko babbar kotun tarayya bata da hurumin sauraron ƙara kan batun, bare har ta yi hukunci.

 

Saboda haka kotun ta amince da bukatar waɗanda suka daukaka kara wato bangaren gwamnatin Kano.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...