Tinubu zai dawo Nigeria a yau litinin

Date:

 

Shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu zai dawo Najeriya a ranar Litinin 21 ga watan Afrilun 2025 bayan tafiyar da ya yi zuwa kasar Faransa da nahiyar turai .

IMG 20250415 WA0003
Talla

Mai magana da yawun Shugaban Kasa Bayo Onanuga ya bayyana hakan cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Litinin.

Gwamnatin Kano, za ta kula alakar Noma, kasuwanci da makamashi da kasar Morocco

Tun da farko, fadar Shugaban Kasa ta ce Tinubu na aiki daga inda yaje, tana mai bayyana cewa rashin kasancewar sa a fadar Shugaban Kasa baya hana shi aiki.

InShot 20250309 102403344

Idan za’a iya Kadaura24 ta rawaito al’umma da dama sun nuna damuwa bisa yadda shugaban kasa ya dade baya kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...