Yanzu-yanzu: Sarki Sanusi ya nada sabon Galadiman Kano

Date:

Daga Sani Idris maiwaya

 

Mai Martaba Sarkin Kano na 16 Khalifa Muhammadu Sunusi na biyu ya amince da Alhaji Mannir Sunusi Hakimin Bichi a matsayin sabon Galadiman Kano.

Idan za a iya tunawa Kadaura24 ta rawaito a ranar talatar data gabata ne Allah ya yiwa Galadiman Kano Alhaji Abbas Sanusi rasuwa, wanda hakan ta ba da damar maye gurbin nasa.

InShot 20250309 102403344
Talla

Sabon Galadiman Alhaji Mannir Sanusi shi ne ya bayyana hakan ga wakilin kadaura24 a ranar talata .

Ya ce Sarki Sanusi II ya amince da nadin ne bayan da ya tattauna da masu ruwa da tsaki na Masarautar, inda daga karshe aka amince Alhaji Mannir Sanusi ya za ma sabon Galadiman Kano.

Babu wata baraka a hukumar NAHCON – Farfesa Abdullah Pakistan

Mannir Sanusi ya kara da cewa Sarki ya kuma amince da nada Turakin Kano A Matsayin Sabon Wamban Kano, yayin da Adam Sanusi aka nada shi a matsayin Tafidan Kano.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...