Mamallakin jaridar Nigerian Tracker ya zama Ma’ajin kungiyar masu yada labarai a kafar yanar gizo ta Arewa

Date:

Kungiyar masu yada labarai a kafafen sadarwa na zamani ta Arewancin Najeriya ta zabi Shugaban kafar sadarwa ta Nigerian Tracker Abbas Yushe’u Yusuf a matsayin Ma’ajin kudinta.

Kungiyar ta yi zaben ne a ranar Asabar lokacin zaben sabbin shugabanninta na yankin Arewa.

An shirya zaben ne a Kaduna karkashin jagorancin kwamatin da aka dorawa alhakin shirya zaben Kungiyar na Kasa.

InShot 20250115 195118875
Talla

Kwamared Musa Muhammad daga jihar Kaduna shine ya zama sabon shugaban Kungiyar ta masu tada labarai a kafar sadarwa ta zamani na kasa shiryar ta Arewa (Online Media).

Muhammad ya samu kuri’u 287 inda ya kayar da abokin takararsa, kwamared Lynn Adda, tsohon shugaban Kungiyar yan jarida NUJ na jihar Taraba, wanda ya samu kuri’u 138.

Kwamared Femi Adi daga jihar Kogi shine ya zama babban sakataren Kungiyar da kuri’u 210 Inda ya kayar da kwamared Rayyan Al-Hassan, wanda ya samu kuri’u 207.

Rusau: Ana zargin an harbi mutane 6 a unguwar Rimin zakara dake Kano

Sauran wadanda suka fito babu hamayya sun hada da kwamared Zaharaddeen Ishaq Zailani da ya zama Sakataren kudi na kasa da kwamared brahim Suleman Mataimakinsa Mataimakin Sakataren kuɗi.

Sai kuma kwamared Abbas Yusha’u Yusuf daga Kano da ya zama Ma’ajin kudi na kasa.

A jawabinsa na karabar ragamar Shugabancin Kungiyar na Arewa Kwamared Musa Mohammed ya bukaci ‘ya’yan kungiyar da ke jihohin Arewa 19 da su yi amfani da kafafen sada zumunta wajen yakar labaran karya da inganta shugabanci na gari.

Acewarsa,kafar sada zumuntar na yanar gizo na iya zama abin dogaro ne kawai don yada labarai lokacin da kwararrun ‘yan jarida suka karbe ragamar aiki tare da amfani dashi ta hanyar kwarewa. na zamani ta Arewancin Najeriya ta zabi Shugaban kafar sadarwa ta Nigerian Tracker Abbas Yushe’u Yusuf a matsayin Ma’ajin kudinta.

Da dumi-dumi: Bayan dakatar da Sojaboy daga Kannywood, wata masarautar a sokoto ta tube rawaninsa

Kungiyar ta yi zaben ne a ranar Asabar lokacin zaben sabbin shugabanninta na yankin Arewa.

An shirya zaben ne a Kaduna karkashin jagorancin kwamatin da aka dorawa alhakin shirya zaben Kungiyar na Kasa.

Kwamared Musa Muhammad daga jihar Kaduna shine ya zama sabon shugaban Kungiyar ta masu tada labarai a kafar sadarwa ta zamani na kasa shiryar ta Arewa (Online Media).

Muhammad ya samu kuri’u 287 inda ya kayar da abokin takararsa, kwamared Lynn Adda, tsohon shugaban Kungiyar yan jarida NUJ na jihar Taraba, wanda ya samu kuri’u 138.

Kwamared Femi Adi daga jihar Kogi shine ya zama babban sakataren Kungiyar da kuri’u 210 Inda ya kayar da kwamared Rayyan Al-Hassan, wanda ya samu kuri’u 207.

Sauran wadanda suka fito babu hamayya sun hada da kwamared Zaharaddeen Ishaq Zailani da ya zama Sakataren kudi na kasa da kwamared brahim Suleman Mataimakinsa Mataimakin Sakataren kuɗi.

Sai kuma kwamared Abbas Yusha’u Yusuf daga Kano da ya zama Ma’ajin kudi na kasa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...