Yanzu-yanzu: Tinubu ya sake baiwa Musa Iliyasu Kwankwaso Mukami

Date:

Daga Isa Ahmad Getso

 

Shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya amince da nada Hon. Musa Iliyasu Kwankwaso a matsayin Daraktan Kuɗi na hukumar raya kogunan Hadejia -Jama’ar mai kuda da kano.

Kafin wannan nadin Musa Iliyasu Kwankwaso mamba ne a Majalisar Ƙoli ta wata makarantar gaba da sakandire dake jihar Kogi.

Talla

A baya da Musa Iliyasu Kwankwaso ya rika mukamin kwamishina har sau uku a gwamnatin jihar Kano, Inda ya yi aiki da Malam Ibrahim Shekarau da Abdullahi Umar Ganduje.

Idan za a Iya tunawa Kadaura24 ta rawaito shugaban ƙasar ya nada Engr. Rabi’u Sulaiman Bichi a matsayin Manajan daraktan Kogunan Hadejia – Jama’are mai kula da Kano.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...