Yanzu-yanzu: Tinubu ya sake baiwa Musa Iliyasu Kwankwaso Mukami

Date:

Daga Isa Ahmad Getso

 

Shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya amince da nada Hon. Musa Iliyasu Kwankwaso a matsayin Daraktan Kuɗi na hukumar raya kogunan Hadejia -Jama’ar mai kuda da kano.

Kafin wannan nadin Musa Iliyasu Kwankwaso mamba ne a Majalisar Ƙoli ta wata makarantar gaba da sakandire dake jihar Kogi.

Talla

A baya da Musa Iliyasu Kwankwaso ya rika mukamin kwamishina har sau uku a gwamnatin jihar Kano, Inda ya yi aiki da Malam Ibrahim Shekarau da Abdullahi Umar Ganduje.

Idan za a Iya tunawa Kadaura24 ta rawaito shugaban ƙasar ya nada Engr. Rabi’u Sulaiman Bichi a matsayin Manajan daraktan Kogunan Hadejia – Jama’are mai kula da Kano.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Abubakar Bichi ya bada gudumawar motocin bas 13 ga jami’o’in Kano da taraktoci 11 ga yan mazabarsa

Daga Khadija Abdullahi Aliyu Dan Majalisar tarayya mai wakiltar karamar...

Rikicin Sarautar Kano: Fadar Sarki Sanusi ta zargi magoya bayan Sarki Aminu Ado Bayero da kai farmaki Kofar Kudu

Daga Sani Idris Maiwaya   Rikicin Masarautar kano ya na neman...

Shugabannin Kasuwar Kanti Kwari sun shiryawa Gwamnan Kano Addu’o’i na musamman

Daga jafar adam Shugaban kasuwar Kantin Kwari Sharu Abdullahi Namalam...