Gwamnan Kano ya cire Baffa Bichi, Sagagi da wasu Kwamishinoninsa

Date:

Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya yi garanbawul a majalisar zartarwarsa .

Mai magana da yawun gwamnan Kano Sanusi Bature Dawakin Tofa ne ya bayyana hakan cikin wata sanarwa da ya aikowa kadaura24 ranar alhamis.

Sanarwar ta ce gwamanan ya cire Sakataren gwamnatin jihar kano Abdullahi Baffa Bichi Saboda Rashin lafiya, Sannan kuma ya rushe Ofishin shugaban ma’aikatansa Shehu wada Sagagi.

Kwamishinonin da aka sauke sun hadar da Baba Halilu Dantiye na yada labarai da Kwamishinan Kuɗi Ibrahim Jibril Fagge da Shehu Aliyu Yammedi kwamishinan aiyukan na musamman sai kuma Abbas Sani Abbas na ma’aikatar raya karkara da Ladidi Ibrahim Garko kwamishiniyar al’adu da yawon bude ido.

Karin bayani na nan tafe

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...