Bayan sauke Kantomomin kananan hukumomin, gwamnan kano ya bayyana wadanda za su mikawa ragamar

Date:

Daga Aliyu Danbala Gwarzo

 

Gwamnan jihar kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya ba da umarni ga shugabannin riko na kananan hukumomi 44 dake jihar Kano da sauka daga mukamin da ya basu.

Gwamnan ya bayyana hakan ne lokacin da ya gana da shugabannin rikon a gidan gwamnatin jihar kano a ranar larabar nan.

Kotu ta tsayar da ranar da za ta yanke hukunci kan karar da ke neman tsige Ganduje a matsayin Shugaban APC

Gwamnan ya kuma umarci shugabannin rikon da su mika ragamar mulki nan take ga manyan ma’aikatan gwamnatin dake kananan hukumominsu wato (DPM).

Idan za’a iya tunawa kadaura24 ta rawaito hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar kano ta sanya ranar asabar 26 ga watan October, 2024, domin gudanar da zaben kananan hukumomi a fadin jihar Kano.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...