NNPC Ya Magantu Kan Wahalar Mai A Nigeria

Date:

Daga Kamal Yahaya Zakaria

 

Kamfanin mai na Nigeria NNPC ya ce ya damu matuka bisa yadda ake fuskantar karancin man fetur a wasu sassan Nigeria.

Kamfanin ya bayyana hakan ne a Cikin wata sanarwa da Olufemi Soneye
Babban Jami’in Sadarwa na Kamfanin
Kamfanin mai na NNPC Ltd sanyawa hannu.

Yanzu-yanzu: Tinubu zai tafi kasar Faransa

Ya danganta matsalar da kalubalen aiki rarraba man fetur din.

Kamfanin na NNPCL yana kira ga masu ababen hawa da su kara hakuri, yana aiki ba dare ba rana tare da masu ruwa da tsaki don shawo kan matsalar.

Zargin Sayo Magani: Jam’iyyar APC ta yi wa gwamnatin Kano raddi kan rahoton Dan Bello

Al’ummar wasu sassan Nigeria dai na fuskantar ƙarancin man fetur wanda hakan ya sanya ake sayar da man daga kan Naira 800 har yanzu Naira 950.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...