NNPC Ya Magantu Kan Wahalar Mai A Nigeria

Date:

Daga Kamal Yahaya Zakaria

 

Kamfanin mai na Nigeria NNPC ya ce ya damu matuka bisa yadda ake fuskantar karancin man fetur a wasu sassan Nigeria.

Kamfanin ya bayyana hakan ne a Cikin wata sanarwa da Olufemi Soneye
Babban Jami’in Sadarwa na Kamfanin
Kamfanin mai na NNPC Ltd sanyawa hannu.

Yanzu-yanzu: Tinubu zai tafi kasar Faransa

Ya danganta matsalar da kalubalen aiki rarraba man fetur din.

Kamfanin na NNPCL yana kira ga masu ababen hawa da su kara hakuri, yana aiki ba dare ba rana tare da masu ruwa da tsaki don shawo kan matsalar.

Zargin Sayo Magani: Jam’iyyar APC ta yi wa gwamnatin Kano raddi kan rahoton Dan Bello

Al’ummar wasu sassan Nigeria dai na fuskantar ƙarancin man fetur wanda hakan ya sanya ake sayar da man daga kan Naira 800 har yanzu Naira 950.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Zargin Almundahana: ICPC zata gurfanar da shugaban hukumar zabe ta Kano da wasu mutum biyu

    Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta (ICPC)...

Dalilin da ya hana ni zuwa Kano tarbar Tinubu – Ganduje

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Tsohon shugaban jam’iyyar APC na kasa,...

Shugaban RATTAWU na Kano ya taya sabbin shugabannin kungiyar na kasa murna

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Shugaban kungiyar ma’aikatan rediyo, Talabijin da...

Dalilina na ziyartar gwamnan Kano Abba – Inuwa Waya

Daga Rahama Umar Kwaru Tsohon Wanda ya nemi Zama Dan...