Yanzu-yanzu: Tinubu zai tafi kasar Faransa

Date:

 

Shugaban ƙasar Nigeria Bola Ahmad Tinubu zai bar kasar zuwa kasar faransa a ranar litinin 19 ga watan Ugusta, 2024.

 

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban kasa Ajuri Ngelale ya sanyawa hannu kuma aka rabawa manema labarai.

Zargin Sayo Magani: Jam&’iyyar APC ta yi wa gwamnatin Kano raddi kan rahoton Dan Bello

Sai dai sanarwar ta ba bayyana takamaiman ranar da shugaban kasa zai dawo Nigeria ba.

” Shugaba Tinubu zai dawo Nigeria bayan ya kammala ‘yar gajeriyar ziyarar aiki da ya kai kasar ta faransa.

Idan za a iya tunawa kadaura24 ta rawaito a makon da ya ke karewa Shugaba Tinubu ya ziyarci kasar Equatorial Genie domin sanya hannu kan wata yarjejeniya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rasuwar Buhari: Majalisar Nigeria ta dakatar da duk aiyukanta

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Majalisar dokokin Nigeria ta dage zamanta...

Gwamnati ta baiwa ma’aikata hutu saboda rasuwar Muhammad Buhari

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Gwamnatin jihar Katsina karkashin gwamna Umar...

Bayan tura Kashim ya taho da gawar Buhari, Tinubu ya ba da umarnin sassauta Tutar Nigeria

Shugaban kasa Bola Tinubu ya bada umarnin ayi kasa...

Yanzu:yanzu: Tsohon shugaban Nigeria Buhari ya rasu

Innalillahi Wa Inna Ilaihi Raji'un!!! Allah yayi wa tsohon shugaban...