Yanzu-yanzu: Tinubu zai tafi kasar Faransa

Date:

 

Shugaban ƙasar Nigeria Bola Ahmad Tinubu zai bar kasar zuwa kasar faransa a ranar litinin 19 ga watan Ugusta, 2024.

 

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban kasa Ajuri Ngelale ya sanyawa hannu kuma aka rabawa manema labarai.

Zargin Sayo Magani: Jam&’iyyar APC ta yi wa gwamnatin Kano raddi kan rahoton Dan Bello

Sai dai sanarwar ta ba bayyana takamaiman ranar da shugaban kasa zai dawo Nigeria ba.

” Shugaba Tinubu zai dawo Nigeria bayan ya kammala ‘yar gajeriyar ziyarar aiki da ya kai kasar ta faransa.

Idan za a iya tunawa kadaura24 ta rawaito a makon da ya ke karewa Shugaba Tinubu ya ziyarci kasar Equatorial Genie domin sanya hannu kan wata yarjejeniya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...

Bai dace ɗalibai su rika murnar kammala karatu ta hanyoyin da ba su dace ba – Mal Ibrahim Khalil

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa ‎ ‎ ‎Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano...

Budaddiyar Wasika ga Gwamnan Kano kan wanda zai maye gurbin Muhuyi Magaji R/gado daga Kungiyar Lauyoyi yan Kano

Zuwa ga Mai Girma Alhaji Abba Kabir Yusuf Gwamnan Jihar Kano Gidan...