Da dumi-dumi: Gwamnatin Kaduna ta janye dokar hana fita

Date:

Gwamna Uba Sani na Jihar Kaduna, ya cire dokar hana zirga-zirga da aka kakaba a biranen Kaduna da Zariya.

Kwamishinan tsaron jihar Kaduna, Samuel Aruwan, ya sanar cewa umarnin cire dokar hana fita a Kaduna da Zariya ta fara aiki nan take.

Yadda aka sace Naira biliyan 50 daga asusun Gwamnatin Kano

Idan za a tunawa a makon da ya gabata ne gwamnatin jihar ta sanya dokar hana fita sakamakon yadda wasu bata gari suka fake da Zanga-zangar adawa da tsadar rayuwa suka rika fashe-fashen da sace kayan gwamnati dana al’umma.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Mun gano yadda yan Bauchi ke mamaye dazukan Kano – Gwamnatin Kano

Daga Nazifi Dukawa     Gwamnatin jihar Kano ta ce ta gano...

Gwamnatin Kano Ta Kammala Aikin Gina Mayanka ta Naira Biliyan 1.5

Daga Zakaria Adam Jigirya     Gwamnatin jihar Kano ta karkashin Shirin...

An dakatar da Shugaba da Sakataren kungiyar APC X Eagle forum

Kwamitin zartarwa na kungiyar APC X Eagle forum ya...

Yanzu-yanzu: Naja’atu Muhd ta mayarwa da Nuhu Ribado Martani Kan barazanar da ya yi mata

Daga Isa Ahmad Getso   Yar gwagwarmayar nan Hajiya Naja'atu Muhammad...