Da dumi-dumi: Gwamnatin Kaduna ta janye dokar hana fita

Date:

Gwamna Uba Sani na Jihar Kaduna, ya cire dokar hana zirga-zirga da aka kakaba a biranen Kaduna da Zariya.

Kwamishinan tsaron jihar Kaduna, Samuel Aruwan, ya sanar cewa umarnin cire dokar hana fita a Kaduna da Zariya ta fara aiki nan take.

Yadda aka sace Naira biliyan 50 daga asusun Gwamnatin Kano

Idan za a tunawa a makon da ya gabata ne gwamnatin jihar ta sanya dokar hana fita sakamakon yadda wasu bata gari suka fake da Zanga-zangar adawa da tsadar rayuwa suka rika fashe-fashen da sace kayan gwamnati dana al’umma.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Iftila’i: An tsinci gawar wata dattijuwa mai shekaru 96 cikin rami masai a Kano

A ranar Alhamis al’ummar ƙauyen Sarai da ke ƙaramar...

Na riga Kwankwaso shiga harkokin Siyasa – Sanata Barau Jibrin

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jaridun Amurka sun bankado Tsare-tsare uku da sojojin Amurka ke yi don tunkarar Najeriya

Rahotanni daga wasu jaridun Amurka na bayyana cewa rundunar...

Dalibai 22 sun kammala karatu da daraja ta 1 a bikin yaye ɗalibai na farko na Jami’ar Baba-Ahmed Kano

Jami’ar Baba-Ahmed, Kano ta gudanar da bikin yaye ɗalibai...