Ka da ku karaya, za ku cimma burinkan ku – Buhari ya fadawa Matasa

Date:

Daga Nura Abubakar
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci matasan Najeriya da su ci gaba da jajircewa kada su gajiya wajen cimma manufofinsu.
 Ya kuma bukace su da kada su gaji wajen fuskantar kalubale, inda ya ba su tabbacin za su kai ga Samun nasara.
 Shugaba Buhari ya bayyana hakan ne jawabi lokacin da yake bude taron matasa na kasa na kwanaki uku a babban filin wasa na Moshood Abiola da ke Abuja.
 Da yake Kara musu gwarin gwiwa la’akari da gagarumin damar, kirkire-kirkire da sana’o’in matasan Najeriya, Shugaba Buhari ya ce sana’o’in nishadi da kade-kade, wasanni, fasaha da sauran fannoni Sune Waɗanda matasa Suka fi Maida hankali akan su ,yace zasu taimaka sosai Wajen bunkasa tattalin arzikin su da Kuma basu damar cimma burikansu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin Masarautar Kano: Kotu ta Sake Sabon Hukunci

A wani sabon yanayi na rikicin Masarautar Kano, Kotun...

Gidauniyar Aliko Dangote za ta rabawa ‘yan Najeriya miliyan daya shinkafa

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Gidauniyar Aliko Dangote ta raba buhunan...

Rufe Makarantu da azumi: Ministan Ilimi ba ta da ilimin harkokin mulki – Jafar Sani Bello

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Tsohon dan takarar gwamnan jihar Kano...

Da dumi-dumi Dangote ya sake rage farashin man fetur a Nigeria

Daga Rahama Umar Kwaru   Matatar mai ta Dangote ta bayyana...