‘Yan Bindiga sun Sace Malamai a Jami’ar Abuja

Date:

Rahotanni da cewa ‘yan bindiga dauke da manyan makamai sun kai hari a Jami’ar Abuja, babban birnin kasar nan.

Wasu mazauna Jami’ar da ba sa so mu ambaci sunayensu sun tabbatar wa BBC Hausa cewa ‘yan bindigar sun kutsa kai rukunin gidajen Jami’ar da ke Gwagwalada da misalin karfe daya na daren yau.

A cewar wani malami, an sace malamai guda uku da ‘ya’yansu biyu da kuma wani ma’aikacin Jami’ar.

Bayanai sun nuna cewa ‘yan bindigar sun ci karfin masu gadin Jami’ar sannan suka kutsa kai gidajen malamain suka sace su.

Har Kawo Lokacin hada wannna Rahoton Hukumomi basu ce komai ba Kan lamarin.

16 COMMENTS

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kwamitin PTA na Kano ya dauki matakan hana ragewa dalibai hanya bayan taso su daga makaranta

DAGA ABDULHAMID ISAH Shugaban Kwamitin Iyayen yara da Malamai na...

Fada daba: Buɗaɗɗiyar Wasiƙa Zuwa Ga Gwamnan Kano Alh. Abba Kabir Yusuf – Daga Zainab Nasir Ahmad

Daga Zainab Nasir Ahmad Mai Girma Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf Abba...

RATTAWU ta Kano ta taya Abbas Ibrahim Murnar sabon mukamin da NUJ ta ba shi

Kungiyar ma'aikatan Radio da Talabijin ta kasa reshen jihar...

NUJ ta kasa ta baiwa Abbas Ibrahim sabon mukami

Daga Aliyu Abdullahi Danbala   Kungiyar yan Jarida ta Nigeria ta...