Ka da ku karaya, za ku cimma burinkan ku – Buhari ya fadawa Matasa

Date:

Daga Nura Abubakar
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci matasan Najeriya da su ci gaba da jajircewa kada su gajiya wajen cimma manufofinsu.
 Ya kuma bukace su da kada su gaji wajen fuskantar kalubale, inda ya ba su tabbacin za su kai ga Samun nasara.
 Shugaba Buhari ya bayyana hakan ne jawabi lokacin da yake bude taron matasa na kasa na kwanaki uku a babban filin wasa na Moshood Abiola da ke Abuja.
 Da yake Kara musu gwarin gwiwa la’akari da gagarumin damar, kirkire-kirkire da sana’o’in matasan Najeriya, Shugaba Buhari ya ce sana’o’in nishadi da kade-kade, wasanni, fasaha da sauran fannoni Sune Waɗanda matasa Suka fi Maida hankali akan su ,yace zasu taimaka sosai Wajen bunkasa tattalin arzikin su da Kuma basu damar cimma burikansu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Tinubu ya taya tsohon Gwamnan Kano, Shekarau murnar cika shekaru 70

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon Gwamnan...

Abdulmumin Kofa ya koma APC tare da bayyana goyon bayansa ga Tinubu

Abdulmumin Jibri Kofa, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar Kiru...

Labari mai dadi: Nahcon ta rage kudin kujerar hajjin 2026

Shugaban hukumar NAHCON Kula da aikin hajji ta Nigeria ...

Shugabannin Hukumomi a Kano Sun Yaba Da Ayyukan Abba, Sun Nemi Ya Nemi Wa’adi Na Biyu

Kungiyar shugabannin hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jihar Kano ta...