Yanzu-yanzu: Kotu ta yi hukuncin kan dambarwar masarautun Kano

Date:

Wata Babbar kotun jihar Kano karkashin mai shari’a Amina Adamu Aliyu ta dakatar da Alhaji Aminu Ado Bayero da wasu sarakuna hudu da aka tsige daga karagar mulki daga cigaba da bayyana kawunansu a matsayin sarakunan Kano, Bichi, Rano, Gaya, Karaye.

Justice watch ta rawaito da take zartar da hukuncin a yau, kotun ta kara jaddada cewa sarkin Kano na 15 da wasu sarakuna hudu da duk wanda suka nada daga cigaba da bayyana kansu a matsayin sarakunan Kano, Bichi, Gaya, Rano, Karaye da kuma hakimai da sauransu.

Cikakkun bayani na nan tafe

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Da dumi-dumi Dangote ya sake rage farashin man fetur a Nigeria

Daga Rahama Umar Kwaru   Matatar mai ta Dangote ta bayyana...

Akwai bukatar kebe rana ta musamman a matsayin ranar tsofaffin dalibai a Kano – Kwamared Waiya

Kwamishinan yada labarai da harkokin cikin gida, Kwamared Ibrahim...

Dubun wani magidanci da ke da’awar bin mamata bashi a Kano ta cika

Daga Aminu Gama   Kotun shari'ar musulunci da ke zamanta a...

Abubuwan da aka tattauna tsakanin Peter Obi da Gwamnan Bauchi Bala Muhammad

Gwamna Bala Muhammed na jihar Bauchi ya ce a...