Yanzu-yanzu: Kotu ta yi hukuncin kan dambarwar masarautun Kano

Date:

Wata Babbar kotun jihar Kano karkashin mai shari’a Amina Adamu Aliyu ta dakatar da Alhaji Aminu Ado Bayero da wasu sarakuna hudu da aka tsige daga karagar mulki daga cigaba da bayyana kawunansu a matsayin sarakunan Kano, Bichi, Rano, Gaya, Karaye.

Justice watch ta rawaito da take zartar da hukuncin a yau, kotun ta kara jaddada cewa sarkin Kano na 15 da wasu sarakuna hudu da duk wanda suka nada daga cigaba da bayyana kansu a matsayin sarakunan Kano, Bichi, Gaya, Rano, Karaye da kuma hakimai da sauransu.

Cikakkun bayani na nan tafe

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...