An Dakatar Da Lakcara Saboda Sa Dalibai Gwale-Gwale A Kano

Date:

Daga Rahama Umar Kwaru

 

Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Aliko Dangote da ke Wudil a Jihar Kano ta dakatar a wani malaminta kan sa dalibai gwale-gwale.

Jami’in Hulda da Jama’a na jami’ar, Sa’idu Nayaya, ya sanar a ranar Laraba cewa an dakatar da malamin ne sakamakon wani bidiyonsa da ya karade kafofin yada labarai.

Gobara ta Kone Kayan Abinchi da Dabbobi a Kano

A cikin bidiyon an ga malamin yana sa dalibai gwale-gwale a cikin aji saboda sun makara, lamarin da ya haifar da ce-ce-ku-ce da kiraye-kirayen neman taka masa burki.

Mun Dukufa Neman Hanyoyin Magance Tsadar Kayan Abinchi a Nigeria – Tinubu

“Hakan ne ya sa aka dakatar da shi nan take aka mika lamarin ga kwamitin ladabtarwa na manyan malamai domin daukar matakin da ya dace.

“Hakan zai tabbatar da adalci da kuma hana sake faruwar irin haka a nan gaba.”

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama mata da maza da ke aikata badala

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mata hudu...

Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta Magantu Kan Batun Sheikh Abduljabbar

Hukumar Gyaran Hali ta Jihar Kano ta bayyana cewa...

Dalilin da ya sa na bar tafiyar Kwankwasiyya – Farouk Lawan

Tsohon ɗan majalisar tarayya, Farouk Lawan, ya bayyana cewa...

An Dauke Shaikh Abduljabbar Daga Gidan Yari na Kurmawa Zuwa Wani Wuri – Yan uwansaba

Wani labari da ke yawo a kafafen sada zumunta...