An Dakatar Da Lakcara Saboda Sa Dalibai Gwale-Gwale A Kano

Date:

Daga Rahama Umar Kwaru

 

Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Aliko Dangote da ke Wudil a Jihar Kano ta dakatar a wani malaminta kan sa dalibai gwale-gwale.

Jami’in Hulda da Jama’a na jami’ar, Sa’idu Nayaya, ya sanar a ranar Laraba cewa an dakatar da malamin ne sakamakon wani bidiyonsa da ya karade kafofin yada labarai.

Gobara ta Kone Kayan Abinchi da Dabbobi a Kano

A cikin bidiyon an ga malamin yana sa dalibai gwale-gwale a cikin aji saboda sun makara, lamarin da ya haifar da ce-ce-ku-ce da kiraye-kirayen neman taka masa burki.

Mun Dukufa Neman Hanyoyin Magance Tsadar Kayan Abinchi a Nigeria – Tinubu

“Hakan ne ya sa aka dakatar da shi nan take aka mika lamarin ga kwamitin ladabtarwa na manyan malamai domin daukar matakin da ya dace.

“Hakan zai tabbatar da adalci da kuma hana sake faruwar irin haka a nan gaba.”

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...