Mun haramta nunawa ko sayar fim din da ake Garkuwa da Mutane a Cikin sa – Afakallah

Date:

Daga Aisha Muhd adam

Hukumar Tace Finafinai ta jihar Kano, ta haramta nunawa ko sayar da fina -finan da ke nuna garkuwa da mutane, shan muggan kwayoyi da kwacen wayoyi a Cikin su a jihar Kano.

Sakataren zartarwa na hukumar, Ismaila Naaba Afakallah, ya bayyana cewa haramcin ya zama tilas, saboda abubuwan da ake magana yanzu sun zama sanannu a tsakanin Jama’a Kuma suna taimakawa Bata gari.

“Daga yanzu, ba za mu amince da fina -finan da ke nuna garkuwa da mutane ba, shan muggan kwayoyi da wayoyin GSM wanda yanzu ya yi wa al’ummar jihar Kano illa”.

Afakallah ya bayyana cewa an dauki matakin ne don takaita barazanar da kuma rage yiwuwar matasa su yi amfani da Hanyoyin wajen shiga aiyukan da basu dace ba.

2 COMMENTS

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dubun wani magidanci da ke da’awar bin mamata bashi a Kano ta cika

Daga Aminu Gama   Kotun shari'ar musulunci da ke zamanta a...

Abubuwan da aka tattauna tsakanin Peter Obi da Gwamnan Bauchi Bala Muhammad

Gwamna Bala Muhammed na jihar Bauchi ya ce a...

Yanzu-yanzu: Manjo Hamza Al-Mustapha ya koma jam’iyyar SDP

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   Major Dr. Hamza Al-Mustapha ya shiga...

Inganta aiyukan hukumar zakka hanya ce da gwamnatin za ta bi don rage talauci a Kano – Sarkin Rano

Daga Kamal Yakubu Ali   Mai martaba sarkin Rano Amb. Muhammad...